Osagie Ehanire
From Wikipedia, the free encyclopedia
Osagie Emmanuel Ehanire (an haife shi a 4 ga Nuwamba 1946) likita ne kuma ɗan siyasa na Nijeriya. An nada shi a matsayin Ministan Lafiya a gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari a watan Nuwamba na 2019.[1][2] An nada shi a matsayin Ministan Lafiya a watan Agusta 2019.[3][4]
Quick Facts Minister of Health (en), Minister of State for Health (en) ...
Osagie Ehanire | |||||
---|---|---|---|---|---|
ga Augusta, 2019 - 2023 ← Isaac Folorunso Adewole
11 Nuwamba, 2015 - 28 Mayu 2019 - Adeleke Mamora → | |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | Warri, 1946 (77/78 shekaru) | ||||
ƙasa | Najeriya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa da likita | ||||
Imani | |||||
Jam'iyar siyasa | All Progressives Congress |
Kulle