From Wikipedia, the free encyclopedia
Aymen Dahmen (An haife shi ranar 28 ga watan janairu, 1997). shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Tunisiya wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron gida a ƙungiyar CS Sfaxien ta Tunisiya.[1]
Aymen Dahmen | |||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Sfax (en) , 28 ga Janairu, 1997 (27 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Tunisiya | ||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||||||||||
Tsayi | 188 cm |
Dahmen ya fara buga wasansa na farko na ƙwararru tare da CS Sfaxien a cikin 2-0 Tunisiya Ligue Professionnelle 1 ta doke ES Métlaoui a 16 ga watan Satumba 2018.[2][2]
An kira Dahmen ne domin ya wakilci Tunisia U23 don buga wasannin neman tikitin shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika na U-23 na 2019.[3]
Ya buga wasansa na farko a kungiyar kwallon kafa ta Tunisia a ranar 28 ga Maris 2021 a wasan neman tikitin shiga gasar AFCON 2021 da Equatorial Guinea.[2]
Seamless Wikipedia browsing. On steroids.
Every time you click a link to Wikipedia, Wiktionary or Wikiquote in your browser's search results, it will show the modern Wikiwand interface.
Wikiwand extension is a five stars, simple, with minimum permission required to keep your browsing private, safe and transparent.