![cover image](https://wikiwandv2-19431.kxcdn.com/_next/image?url=https://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/7/78/Kanogate.jpg/640px-Kanogate.jpg&w=640&q=50)
Gidan Rumfa
gini a Najeriya / From Wikipedia, the free encyclopedia
Gidan Rumfa, ko kuma akan kirata da Gidan Sarki wato da turanci ( Emir's house ), itace fadar sarautar sarkin. Gidan na nan ne a cikin garin Birnin Kano, a Jihar Kanon, Nijeriya, wanda ya gina gidan shine Muhammad Rumfa tun a karni na goma sha biyar (15).[1] Tun daga sarautar Rumfa a waccan lokacin, gidan yacigaba da zama gidan garjiya a Kano kuma Fulani jihadists ce ta cigaba da kula da ita, wanda masarautar ce ta kwace gudanar da sarautar kasar Kano tun a farkon ƙarni na goma sha tara (19th). Gidan a yanzu nada faɗin ƙasa na tsawon|33|acre|m2.[1]
Quick Facts Wuri, Coordinates ...
Gidan Rumfa | |
---|---|
![]() | |
Wuri | |
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya |
Jiha | jihar Kano |
Birni | Kano |
Coordinates | 11°59′N 8°31′E |
![]() | |
|
Kulle
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/9/9b/Gate_to_the_Gidan_Rumfa_%282009%29_in_Kano%2C_Nigeria..jpg/640px-Gate_to_the_Gidan_Rumfa_%282009%29_in_Kano%2C_Nigeria..jpg)
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/8/8d/Kano_State_Nigeria.png/220px-Kano_State_Nigeria.png)