Boko Haram
From Wikipedia, the free encyclopedia
Boko Haram. Haƙiƙanin sunan wannan ƙungiya shi ne Jama'atu Ahlus sunnah Lidda'awath wal-jihad Mabiya Sunnah ta Annabi Muhammad dan Da'awa da Jihadi ( Arabic : جماعة اهل السنة للدعوة والجهاد Jamā'atu Ahlus Sunnah Lidda'awatih wal-Jihad ), amman anfi saninsu da sunansu na Hausa watau "Yan Boko Haram". Ƙungiya ce ta 'yan jihadi dake da cibiyarta a Arewa maso gabashin Najeriya. Suna adawa ne da dokokin da ba na Allah ba da kuma kimiyyar Zamani. A shekara ta 2002 wani mutum da ake kira da Muhammad Yusuf ya ƙirƙiri ƙungiyar kuma suke son tabbatar da Shari'ar Musulunci a Najeriya. Hakazalika, ƙungiyar Boko Haram ta yi ƙaurin suna kan kaiwa kiristoci da ma’aikatar gwamnati hare-hare da dasa bama-bamai a coci-coci da Masallatai.
Quick Facts Bayanai, Iri ...
Boko Haram | |
---|---|
| |
Bayanai | |
Iri | irregular military (en) da terrorist organization (en) |
Ƙasa | Najeriya, Kameru, Cadi, Mali da Nijar |
Ideology (en) | Islamic terrorism (en) |
Mulki | |
Shugaba | Abubakar Shekau da Muhammad Yusuf |
Mamallaki | Daular Musulunci ta Iraƙi |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2002 |
Wanda ya samar |
Kulle
.