Aymen Dahmen
From Wikipedia, the free encyclopedia
From Wikipedia, the free encyclopedia
Aymen Dahmen (An haife shi ranar 28 ga watan janairu, 1997). shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar Tunisiya wanda ke taka leda a matsayin mai tsaron gida a ƙungiyar CS Sfaxien ta Tunisiya.[1]
Aymen Dahmen | |||||||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Sfax (en) , 28 ga Janairu, 1997 (27 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
ƙasa | Tunisiya | ||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga | ||||||||||||||||||||||||||
Tsayi | 188 cm |
Dahmen ya fara buga wasansa na farko na ƙwararru tare da CS Sfaxien a cikin 2-0 Tunisiya Ligue Professionnelle 1 ta doke ES Métlaoui a 16 ga watan Satumba 2018.[2][2]
An kira Dahmen ne domin ya wakilci Tunisia U23 don buga wasannin neman tikitin shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika na U-23 na 2019.[3]
Ya buga wasansa na farko a kungiyar kwallon kafa ta Tunisia a ranar 28 ga Maris 2021 a wasan neman tikitin shiga gasar AFCON 2021 da Equatorial Guinea.[2]
Seamless Wikipedia browsing. On steroids.
Every time you click a link to Wikipedia, Wiktionary or Wikiquote in your browser's search results, it will show the modern Wikiwand interface.
Wikiwand extension is a five stars, simple, with minimum permission required to keep your browsing private, safe and transparent.