![cover image](https://wikiwandv2-19431.kxcdn.com/_next/image?url=https://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/9/9a/Hausa_horsemen_on_ride_02.jpg/640px-Hausa_horsemen_on_ride_02.jpg&w=640&q=50)
Yankin Arewacin Najeriya
tsohon yanki a Najeriya / From Wikipedia, the free encyclopedia
Arewacin Najeriya yanki ne mai cin gashin kanta a Najeriya, wacce ta sha bamban da yankin kudancin kasar, tare da al'adunta na kanta, dangantakar ƙasashen waje da tsarin tsaro. A shekarar 1962 ta mamaye yankin Arewacin Kamaru na Burtaniya, waɗanda suka zaɓi zama a yankin ardin Arewacin Najeriya.[1]
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/9/9a/Hausa_horsemen_on_ride_02.jpg/640px-Hausa_horsemen_on_ride_02.jpg)
A shekara ta 1967, an kuma raba Arewacin Nijeriya zuwa Jihar Arewa maso Gabas da Jihar Arewa maso Yamma da Jihar Kano da Jihar Kaduna da Jihar Kwara da Jihar Binuwai-Plateau, kowacce da Gwamnan ta.[2]