AS Douanes (french: AssociationunSportive des Douanes de Niamey – hausa: Ƙungiyar wasanni ta Hukumar Kwastam ta Yamai) ƙungiyar ƙwallon ƙafa ce ta Nijar da ke Yamai kuma jami’an ‘yan sandan haraji na gwamnati ne ke ɗaukar nauyinsu. Kafin kakar 2005 – 6 sun taka leda a cikin birnin Tillabéry, kuma sun fafatawa a babban gasar lig na ƙasa tun daga lokacin 2004, lokacin da aka haɓaka su daga sashin yanki na 2.[1] AS Douanes ta taɓa lashe gasar Nijar sau ɗaya amma bata taɓa lashe kofin gasar zakarun nijar ba.[2]

Quick Facts Bayanai, Wasa ...
Kulle
Thumb
tambarin Douanes

Kakar 2008

AS Douanes ta ƙare a matsayi na uku a rukunin A na zagayen farko na gasar Firimiyar Nijar ta 2008. Sun kasa samun tikitin zuwa gasar zakarun ƙwallon Nijar, amma cikin sauki sun kaucewa wasan share fagen, ma'ana za su dawo kakar 2009.

Nasarorin da aka samu

2013, 2015.
  • Kofin Niger : 2
2016, 2022.
  • Niger Super Cup : 2
2013, 2015.

Ayyukan a gasar CAF

  • CAF Champions League : wasanni 1
2014 – zagayen farko
  • CAF Confederation Cup : wasanni 0

Manazarta

Wikiwand in your browser!

Seamless Wikipedia browsing. On steroids.

Every time you click a link to Wikipedia, Wiktionary or Wikiquote in your browser's search results, it will show the modern Wikiwand interface.

Wikiwand extension is a five stars, simple, with minimum permission required to keep your browsing private, safe and transparent.