![cover image](https://wikiwandv2-19431.kxcdn.com/_next/image?url=https://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/6/6b/MfaLogoTR.svg/langha-640px-MfaLogoTR.svg.png&w=640&q=50)
Ma'aikatar Harkokin Waje (Turkiyya)
Ma'aikatar da ke kula da huldar diflomasiyya ta Jamhuriyar Turkiyya da sauran kasashe / From Wikipedia, the free encyclopedia
Ma'aikatar Harkokin Waje ( Turkish: Dışişleri Bakanlığı ) ma'aikatar gwamnati ce ta Jamhuriyar Turkiyya, mai kula da manufofin ƙasashen waje da huldar ƙasa da ƙasa. An kafa ma'aikatar ranar 2 ga watan Mayu 1920, ayyukanta na farko shine gudanar da ayyukan diflomasiyya, bada shawarwari da yarjejeniyoyin ƙasa da kaysa, da wakilcin Jamhuriyar Turkiyya a Majalisar Dinkin Duniya.[1] Ma'aikatar tana da hedikwata a babban birnin Turkiyya na Ankara[2] kuma tana aiki fiye da ayyuka 200 a matsayin ofisoshin jakadanci, ofisoshin wakilci na din-din-din da kuma ƙaramin ofishin jakadancin, a ƙasashen waje.
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/c/c8/The_Foreign_Minister_of_Turkey%2C_Mr._Ali_Babacan_meeting_with_the_Union_Minister_of_External_Affairs%2C_Shri_Pranab_Mukherjee%2C_in_New_Delhi_on_February_08%2C_2008.jpg/640px-thumbnail.jpg)
![]() | |
---|---|
![]() | |
![]() | |
Bayanai | |
Iri |
foreign affairs ministry (en) ![]() |
Ƙasa | Turkiyya |
Aiki | |
Ma'aikata | 6,692 |
Mulki | |
Shugaba |
Hakan Fidan (en) ![]() |
Hedkwata | Ankara |
Tarihi | |
Ƙirƙira | 2 Mayu 1920 |
![]() ![]() ![]() ![]() |
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/c/ce/Diplomatic_missions_of_Turkey.png/640px-Diplomatic_missions_of_Turkey.png)
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/6/6d/Secretary_Tillerson_Participates_in_a_Joint_Press_Availability_%2838492030420%29.jpg/640px-Secretary_Tillerson_Participates_in_a_Joint_Press_Availability_%2838492030420%29.jpg)
![Thumb image](http://upload.wikimedia.org/wikipedia/commons/thumb/7/74/Palais_des_Nations_unies%2C_%C3%A0_Gen%C3%A8ve.jpg/640px-Palais_des_Nations_unies%2C_%C3%A0_Gen%C3%A8ve.jpg)
Ya zuwa shekara ta 2021, Ma'aikatar Harkokin Wajen tana kula da ofisoshin diflomasiyya 235 a duk duniya. Mevlüt Çavuşoğlu shi ne ministan harkokin wajen Turkiyya na yanzu, wanda aka naɗa a ranar 29 ga watan Agustan shekara ta 2014.[3]